Yadda Ahlulbayt (AS) Suka Kasance Wajen Adalci Da Mutuncin Dan Adam
Hotuna: Taron Kimiyya Mai Taken "Ahlulbayt (AS) Da Adalci Da Mutuncin Dan Adam" Da Aka Gudanar A Dakar, Senegal
Kamfanin dillancin labaran Ahlulbaiti: An gudanar da taron ilimi na "AhlulBait (a.s.) da adalci da mutuncin dan 'adama" tare da halartar Ayatullah Reza Ramazani, babban sakataren majalisar Ahlulbaiti (a.s.) ta duniya a birnin Dakar, babban birnin kasar Senegal. Ayatullah Ramazani ya yi tafiya zuwa kasar da ke yammacin Afirka bisa gayyatar da malaman addini na kasar Senegal suka yi masa.
Your Comment